Skip to main content

Mai Martaba Khalifa Muhammad Sanusi II, CON Sarkin Kano MURNAR AIKIN AL’UMMA: DIGIRIN ‘DOCTOR OF PHILOSOPHY’ Ph.D UNIVERSITY OF LONDON




A yau hudu ga watan Satumba 2025, Allah Ya ni’imata Mai Martaba Khalifah Muhammad Sanusi II, Sarkin Kano da karin cigaba a rayuwarsa ta aikin al’umma Jama’ir London tayi bikin bashi digirinsa na PhD. A wannan digiri yayi rubutu akan dokar Shari’ar Musulunci da tasirinta wurin kawo kyakyawar zamantekawar al’umma ya kwantata yunkurin da ya yi a Masarautar Kano da kuma wanda Masarautar Morocco ta yi. Wannan aikin ya nuna kasancewar tsahon rayuwarsa shi mai neman ilmi tun farkon da kuma himmarsa ta yadda zaiyi amfani dashi don cigaban al’umma.
Wannan marhala ta rayuwar Mai Martaba ta nuna jajircewarsa masaman saboda kalubalan da ya fuskanta da ya shafi karagar mulki da yadda siyarsa kasa juya shi da kuma barazanar da fuskanta a rayuwarsa kuma duk ba su hana shi cigaba da neman ilmi don inganta zamantakewar al’ummarsa ba.

Wannan nasarar kamala karatu ba kawai cigaba ne a gareshi ba har ma ga al’umma baki daya saboda wannan shi ne abinda magabata suka kafa tubulin gina wannan al’umma da shi kuma suka dora mabiya nagari a kai. Tarihi ya tabbatar cewa jagoranci nagari da samun cigaban al’umma ba za a sami su ba sai da ilmi. Kuma Mai Martaba ya tafiyar da rayuwarsa gaba daya akan wannan kudurin.

Bikin karba wannan digiri ya hada da abubuwan karamawa da girmama Mai Martaba daga ciki akwai liyafa rana tare da shugaban jami’ar London (Vice Chancellor and President University of London) da sauran manyan ma’ikatan jami’ar da kuma wasu manyan mutane. Sannan kuma da daddare ‘yan uwa da abokan arziki sun shirya liyafar murna ta mutum 150 a Lanesborough Hotel London.

Yayin da yan Nigeria da sauran mutanen duniya suke taya Mai Martaba murnar wannan cigaba a marhala ta rayuwarsa mai albarka, mu ma yan uwansa muna farin ciki da murna saboda gudumarwar da yake bayarwa, da kuma jajircewasa da rashin tsoro da kuma daukakar da Allah Yayi masa. Rayuwarsa abar misali da koyi ce ga matasa da sauran al’umma kuma ta nuna cewa da ilmi da al’adu nagari suna iya haduwa don cigaban al’umma.

Muna taya Mai Martaba murna, Allah Yaja zamaninsa Sarki, Allah Ya taimaki Sarki, Allah Ya karawa Sarki imani da lafiya. Allah Ya jikan magabata. Allah Ya karawa Mai Babban Daki lafiya da imani.
Yan Uwan
Mai Martaba Khalifah Muhamad Sanusi II
Sarkin Kano.

Comments

Popular posts from this blog

FUOYE: Students, Staff Protest Alleged VC, Council Chairman's Romance Of Corruption

Dust seems far from settling at the Federal University Oye-Ekiti as students and youth leaders across Ekiti State in large numbers abandoned academic and other daily duties earlier today to further express their grievances in a peaceful protest within the campus. The protest followed an earlier notice by the leadership of the National Youth Council of Nigeria (NYCN), Ekiti State Chapter, calling on all youth and students in Ekiti State to join its peaceful protest slated for today Monday 3rd November, 2025 after declaring a State of Emergency on what they perceived as an administrative injustice, impunity and a “toxic alliance” between the Chairman of the Institution's Governing Council, Senator Ndoma-Egba and the Vice-Chancellor of the school, Prof. Abayomi Fasina. The NYCN had earlier in a multiple petition to President Bola Tinubu, the Minister of Education, several anti graft agencies, security agencies, and other relevant bodies, lamented the high level of moral decay and outr...

Corruption Allegation: NYCN Petitions Tinubu, Others To Suspend FUOYE VC Selection Process Among Other Financial, Sexual Harassment Allegations

The National Youths Council of Nigeria (NYCN), Ekiti State chapter, has petitioned President Bola Tinubu to order an immediate suspension of the ongoing Vice-Chancellorship process in the Federal University of Oye-Ekiti (FUOYE). The petition was titled: “Petition against ongoing administrative manipulation, corruption and abuse of due process in the appointment of a new Vice-Chancellor at the Federal University of Oye-Ekiti (FUOYE).” The NYCN said to be representing the collective voice and future of Nigerian students and youth appealed to President Tinubu who is also the Visitor to FUOYE to turn his attention to “the grave irregularities, corruption, and coordinated administrative abuse” in FUOYE. The petition which was jointly signed by the NYCN Ekiti State Chapter Chairman, Amb. James Bankole and its General Secretary, Oluwanifemi Olawale said FUOYE has “fallen into administrative darkness under the combined manipulation” of the Governing Council's Chairman, Senator Victor Ndoma...

Managing Director/CEO of Fendini Homes Ltd , Prince Adelaja Adeoye Arrested for Alleged Document Falsification, Forgery

The Managing Director/CEO of Fendini Homes Ltd , Prince Adelaja Adeoye Arrested for Alleged Document Falsification, Forgery, Fraud and Intimidation as regards the Ownership of Rayfield Garden City, Alao Akala Housing Estate, Ibadan Oyo State. We express deep concern over the recent arrest of Prince Adelaja Adeoye, Chairman and Managing Director of Fendini Homes Ltd, in connection with the alleged fraud, falsification of official documents in connivance with some Government officials of Oyo state Public Private Partnership agency (OYSIPA) to forge documents belonging to the Rightful Project proponent, Messrs. Privus Crest Limited as originally approved by the state government through the Oyo state Public Private Partnership agency (OYSIPA). The case of alleged forgery was formally brought to the attention of the Inspector General of Police via a petition dated 9th of May, 2025. Following due process, approval was granted for the arrest of Prince Adelaja Adeoye for interrogation and furt...